Connect with us

News

Gwamnatin Tarayya Ta Kafa Kwamitin Sa ido Kan Tsaro A Hanyar Abuja Zuwa Kaduna

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI

Ministan Tsaro, Mohammed Abubakar Badaru, ya kaddamar da kwamitin aiwatar da ayyuka na mutane takwas domin samarwa da kuma sanya na’urorin sa ido kan hanyar Abuja zuwa Kaduna.

Advertisement

Ministan ya ce samar da hanyoyin tsaro na sa ido a hanyar Abuja zuwa Kaduna da na layin dogo zai magance kalubalen tsaro da ake yawan samu a kan hanyar.

Dakarun Najeriya sun kashe ‘yan ta’adda 43, sun kama 76 a Kudu maso Kudu

Kwamitin dai zai tabbatar da kafa na’urorin sa ido da sauran ayyukan tsaro a hanyoyin biyu na kan titin Kaduna zuwa Abuja da na layin dogo cikin watanni 18.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending