Connect with us

News

Yan Sanda Sun Kama Angon Bisa Zarginsa Da Hallaka  Amaryarsa Har Lahira.

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI

Rundunar ‘yan sanda a jihar Legas ta ce ta kama wani Ango dan shekara 30, mai sunan Motunrayo Olaniyi, bisa zarginsa da daba wa matarsa ​​mai suna Olajumoke ‘yar shekara 25 daba mata wuka har lahira.

Advertisement

Hukumar FCDA Ta Yi Barazanar Kwace Wasu Filaye Mallakar ‘Ya’yan Buhari Da Wasu Manyan Ƙasa A Najeriya

Kakakin rundunar ‘yan sandan,jihar  SP Benjamin Hundeyin, ya tabbatar da faruwar lamarin ga Kamfanin Dillancin Labaran Najeriya NAN  ranar Asabar a Jihar.

Ya ce lamarin ya faru ne a ranar Juma’a da misalin karfe 1:00 na rana a Amazing Grace Estate, Elepe, a yankin Ikorodu na jihar.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending