Connect with us

News

Gwamnatin Tarayya Ta Canjawa Jami’ar Birnin Tarayya Abuja Suna

Published

on

FB IMG 1734363431350

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

Gwamnatin tarayya ta canjawa jami’ar birnin tarayya Abuja suna zuwa sunan tsohon shugaban kasa na mulkin soji wato Yakubu Gowon

Advertisement

Bayan haka gwamnatin ta sanar da cire kudin tikitin jirgin kasa ga kowa daga ranar 20 ga Disamba zuwa 6 ga Junairu, don saukakawa mutane a lokacin kirsimeti da sabuwar shekara.

Karamin Ministan Man Fetur Da Iskar Gas Ya Yabawa NNPC Bisa Aikin Cibiyar Samar Da Wutar Lantarki Dake Maiduguri

Ministan yada labarai Muhammad Idris, ne ya bayyana hakan a yau bayan kammala taron majalisar zartarwa ta tarayya da Tinubu, ya jagoranta, a yau.

Advertisement

Ministan ya kuma sanar da cewa majalisar zartarwa ta tarayya zata tafi hutu daga ranar 18 ga Disaba zuwa 6 ga Junairun 2025.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending