Connect with us

News

Sarkin Katsinan Gusau, Dakta Ibrahim Bello ya rasu

Published

on

1753422562209 9mrstl 170914078eefd21525efc29189bef403ff29f33e91413f9f65257f0fcdf98d82

Sarkin Gusau Alhaji Dakta Ibrahim Bello wanda aka fi sani da Sarkin Katsinan Gusau ya rasu.

Gidan Rediyon Tarayyar Nijeriya FRCN ne ya tabbatar da rasuwar a safiyar Juma’a.

Advertisement

INEC: An Karɓi Buƙatar Rijistar Sabbin Jam’iyyu 144 A Fadin Ƙasa

Ya rasu yana da shekara 71 a wani asibiti da ke Abuja babban birnin Nijeriya.

An naɗa Dakta Ibrahim Bello Sarkin Gusau na 15 a ranar 16 ga watan Maris ɗin 2015, a zamanin gwamnan Abdulaziz Yari.

Advertisement

Ya gaji ɗan uwansa Alhaji Muhammad Kabiru Danbaba wanda ya rasu a wani asibiti a Abuja a ranar 5 ga Maris ɗin 2015, kamar yadda gidan rediyon FRCN ya tabbatar.

 

Advertisement

 

TRT AFRIKA

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending