Connect with us

Sports

Arsenal Ta Lashe Gasar Firimiyar Ingila Karon Farko Tun Bayan Shekara 22

Published

on

images (3)

Arsenal Ta Lashe Gasar Firimiyar Ingila Karon Farko Tun Bayan Shekara 22

Wannan na zuwa ne bayan da Manchester City ta yi 1-1 da Bournemouth a wasa mako na 37 da suka buga a ranar Talata.

Advertisement

Kenan wasa daya ya rage a kammala kakar wasannin shekarar 2025/2026.

Mace Mafi Kankanta A Duniya Da Ta Lashe Kundin Bajinta Na Guiness Na Mai Tallan Kaya Kawa

Advertisement

Duk da haka Arsenal ta bai wa Manchester City ta zarar makin da ko City ta yi nasara a wasan karshe, ita kuma Arsenal an doke ta to sun zama zakarun bana.

Kakar wasanni ta shekarar 2003/2004 ita ce ta karshe da Asenal ta lasar gasar Firimiyar Ingila, wato shekara 22 kenan.

Advertisement

A lokacin ta yi nasara a wasa, 26 da kunnan doki 12, tare da bayar da tazarar maki 11 a lokacin.

Yanzu haka dai saura wasa daya a kammala kakar bana, inda Arsenal za ta karbi kofin da ta lashe a bikin da za a gudanar a filin West Ham United.

Advertisement

Ita kuwa Manchester City za kece raini da Aston Villa a mako mai zuwa a kakar wasannin ta shekarar 2025/2026.

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending