Connect with us

News

‎Ƴan Najeriya Ba Su Son Wa’adi na Biyu ga Tinubu – Dino Melaye ‎

Published

on

1780454357987

Jigon jam’iyyar ADC, Dino Melaye, ya yi iƙirarin cewa ‘yan Najeriya ba sa sha’awar ganin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya sake yin wa’adi na biyu.

Melaye ya ce al’umma ba za su iya jure wa wani ƙarin shekaru huɗu na gwamnatin da ya bayyana a matsayin mai cike da cin hanci, da rashin tsari da gazawa ba.

Advertisement

Kotu Ta Yanke Wa Wani Mutum Hukuncin Shekaru 15 A Gidan Yari Ba Tare Da Zaɓin Biyan Tara Ba

Kalaman nasa na zuwa ne yayin da muhawara kan zaɓen shugaban ƙasa na 2027 ke ƙara ɗaukar hankali a faɗin ƙasar.

Advertisement

Sai dai gwamnatin tarayya da magoya bayan shugaban ƙasar na ci gaba da kare manufofi da ayyukan gwamnatin Tinubu.

 

Advertisement

DAILY POST 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending