News
Jam’iyyar APC Ta Dage Zaben Fidda Gwani Na ‘Yan Takarar Shugaban Kasa
Jam’iyyar APC Ta Dage Zaben Fidda Gwani Na ‘Yan Takarar Shugaban Kasa Zuwa Ranakun 6 Da 7 Ga Wata Mai Zuwa
Advertisements
Advertisements
Jam’iyyar APC ta dage taron na ta ne, bayan hukumar INEC ta sake kara wa’adin kwanakin kammala zaben fidda gwanin, inda a gobe Asabar jam’iyyar PDP za fa gudanar da na ta zaben.
Advertisements
Advertisements
