News
Joe Biden zai kai ziyara Saudiyya da Isra’ila .
Daga kabiru basiru fulatan
Shugaban Amurka Joe Biden zai kai ziyara Gabas ta Tsakiya a karon farko a matsayinsa na shugaban ƙasa.
Matsalolin Nijeriya: Gyaran kundin tsarin mulki ne kawai mafita — Kawu Sumaila
Ana sa ran shugaban zai kai ziyara ƙasashen Saudiyya da Isra’ila da kuma wasu yankunan Palestine.
Shugaban zai yi tafiyar ne a watan Yuli mai zuwa inda zai shafe kwana huɗu yana rangadi.
Mista Biden dai zai kafa tarihi a matsayinsa na Shugaban Amurka idan ya je Saudiyya daga Isra’ila – hanya ce ta jirgi da Saudiyya ba ta cika bari ana bi ba sakamakon rashin jituwa irin ta diflomasiyya tsakanin Isra’ila da Saudiyya.
-
News3 days ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
-
Opinion7 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News3 days ago
Zaben 2027: INEC Ta Amince Da Atiku Abubakar, ‘Yan Takarar ADC 470
