Connect with us

News

Naira biliyan 187 ba zata isa aikin kidaya ba a Najeriya- NPC

Published

on

Daga Yasir sani abdullahi

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Hukumar Kidiya ta Najeriya ta sanar da cewa biliyan 187 da aka ware a kasafin kudi don kirga al’umma da gidaje, da aka shirya yi a watan Afrilun 2023.

Da Ɗuminsa: Kotun Ƙoli Zata yanke hukunci kan sashe 84 (12) na Dokar Zaɓe a yau

Advertisement

Shugabar hukumar ta riko Ugoeze Mbagou ce ta sanar da hakan ranar Alhamis, a wani taron masu ruwa da tsaki a Abuja.

 

Advertisement

An sake tada batun sake kidaya a Najeriya a karon farko bayan shekaru 17 da aka yi irinsa a 2006, wanda hakan ya saba shawarar Majalisar Dinkin Duniya da ta shata tazarar shekara 10.

 

Advertisement

Jaridun cikin gida sun ambaro Mbagou na cewa gudanar da kidaya a babbar kasa kamar Najeriya na bukatar kudin da ya haura naira biliyan 187.

 

Advertisement

Akan haka ta bukaci a sake duba kasafin kudin don duba yiwuwar kara wani abu.

 

Advertisement

Sai dai kuma ta ce rabin kudin kidayar zai fito ne daga kungiyoyin da ke bada tallafi ta wannan haujin.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending