Connect with us

News

Hausawan Sudan na zanga-zanga kan kisan ƴan uwansu

Published

on

Masu zanga-zanga

DAGA YASIR SANI ABDULLAH

 

 

 

Al’umar Hausawa mazauna Sudan sun gudanar da zanga-zanga a biranen kasar da dama, domin nuna bacin ransu, game da kisan da aka yi wa ‘yan uwansu a rikicin kabilancin da ya barke ‘yan kwanakin nan a kasar.

Kotu Ta Janye Umarnin Hana Ganduje Karbo Bashin N10bn

Advertisement

BBC Hausa ta rawaito ta bakin Kamfanin Dillancin Labarai na AFP cewa hukumomi sun ce mutum 79 ne aka kashe sakamakon rikicin na kabilanci tsakanin Hausawa da ‘yan kabilar Berti a jihar Blue Nile.

 

AFP ya ruwaito cewa daruruwan Hausawa ne suka fito zanga-zangar a Khartum birnin kasar rike da kwalayen da ke dauke da rutubun neman adalci ga ‘yan uwansu da aka kashe.

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending