Connect with us

News

DA ƊUMI-ƊUMI: APC ta saka ranar yin babban taro

Published

on

FB IMG 16425269292040944
Spread the love

Daga Muhammad Muhammad zahraddin

 

 

Jam’iya mai Mulki, APC ta sanya ranar 26 ga watan Febrairu, 2022 a matsayin ranar da za ta yi babban taron ta a Abuja.

Advertisement

Shugaban Riƙon Ƙwarya na APC, Mai Mala Buni ne ya sanar a yau Talata a Abuja yayin taron mata na jam’iyar.

Buni, wanda shine Gwamnan Jihar Yobe, ya yi kira ga mata da su fito ƙwansu da ƙwarƙwatarsu su kuma tsaya a gurabe da dama a taron da za a yi a “ranar 26 ga watan Febrairu mai zuwan”.

Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *