News
DA ƊUMI-ƊUMI: APC ta saka ranar yin babban taro
Daga Muhammad Muhammad zahraddin
Jam’iya mai Mulki, APC ta sanya ranar 26 ga watan Febrairu, 2022 a matsayin ranar da za ta yi babban taron ta a Abuja.
Shugaban Riƙon Ƙwarya na APC, Mai Mala Buni ne ya sanar a yau Talata a Abuja yayin taron mata na jam’iyar.
Buni, wanda shine Gwamnan Jihar Yobe, ya yi kira ga mata da su fito ƙwansu da ƙwarƙwatarsu su kuma tsaya a gurabe da dama a taron da za a yi a “ranar 26 ga watan Febrairu mai zuwan”.
Advertisements
-
News4 days ago
Gwamna Abba Kabir Yusuf Ya Kai Ziyarar Ba Zata Asibitin Kwararru Na Best Choice Dake Kano
-
News5 days ago
An Tura Kwamishinonin ’Yansanda 30 Da Jami’ai 15,000 Domin Sanya Ido A Zaɓen Osun
-
News7 days ago
Kaduna, Nasarawa, Zamfara Da Wasu Jihohi 10 Na Fuskantar Barazanar Ambaliyar Ruwa —NiMet
