Connect with us

News

Gwamnatin Najeriya Za Ta Ƙaƙaba Sharudai A Twitter, Facebook, WhatsApp, Da Sauran Kafofin Sadarwa Na Zamani

Published

on

FB IMG 16432618871074958
Spread the love

Daga Yasir sani Abdullah

 

 

Advertisement

Lai Mohammed ya bayyana cewa Najeriya na yin gyaran fuska ga dokar yada labarai ta kasa da kuma ka’idojin yada labarai don tabbatar da cewa duk shafukan yanar gizo da ke aiki a kasar sun cika sharuddan da aka gindaya kamar yadda aka yi da Twitter.

“Duk abin da ya shafi Twitter zai shafi duk sauran kafafen sada zumunta, walau WhatsApp, Facebook ko wani,” in ji Ministan.

Ya ce an dakatar da Twitter a Najeriya ne saboda ya zama dandalin zabi ga masu son tada zaune tsaye a kasar, da haifar da rashin hadin kai da kuma zafafa harkokin siyasa.

Advertisement

Ministan yada labarai da al’adu, Lai Mohammed ne ya bayyana hakan a birnin Alkahira a wata ganawa da takwaransa na Masar, Dr Amir Talaat.

Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *