Connect with us

News

An yanke wa wanda ya sace shanu uku hukuncin ɗaurin shekara biyu a Bauchi

Published

on

FB IMG 16434116725265404
Spread the love

Daga Yasir sani abdullahi

Kotun Jihar Bauchi ta ɗaure wani mutum tsawon shekara biyu mai suna Mohammed Magaji Ali bayan samunsa da laifin cin amana na kuɗi kimanin naira dubu ɗari shida da hamsin.

Hukumar EFCC a Najeriya ta wallafa cewa tun da farko wani mutum ya kai wa Mohammed Magaji shanu ya kula da su, amma sai ya kiwata su ya kuma sayar da su.

Hukumar ta bayyana cewa bayan an gurfanar da wanda ake zargin a gaban kotu, ya amsa laifin da ake zarginsa da aikatawa.

Advertisement

Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *