News
Kotu ta aika da mu, azu magaji gidan kurkuku
Daga. Yasir sani Abdullahi
Kotu ta aika da tsohon kwamishinan ayuka. Muazu magaji.mai Lakabin dan sarauniyya gidan gyran Hali
Hakan nabiyowane sakamakon wata suka da muazu yayiwa gwamnan kano Dr Abdullahi Umar ganduje kotundai tana tuhumar tsohon kwamishinan ayyukanne da mu,azu magajin dan sarauniya da wasu kalaman da yayi a kwana kwanannan
Advertisements
-
News3 days agoWasu Ƴan Daba Sun Kai Farmaki Kasuwar Siyar Da Wayoyi Ta Farm Center Dake Kano
-
News5 days agoWasu Fusatattun Matasa Sun Ƙona Mutum Uku Har lahira A Filato
-
News5 days agoAbin Takaici Ne A Kyale Mata Su Cire Wandunan Da Aka Basu Akan Titi Suna Dagawa A Cikin Al’ummar Da Ke Alfahari Da Kunya Da Addini
