Connect with us

News

Jikan Sardauna, Magajin Garin Sokoto ya rasu

Published

on

FB IMG 16446738472974261
Spread the love

Daga yasir sani abdullahi

 

 

Allah Ya yi wa Magajin Garin Sokoto, Alhaji Hassan Marafa Danbaba rasuwa a ranar Asabar a Kaduna bayan gajeruwar rashin lafiya.

Advertisement

Wani babban aminin marigayin ne ya tabbatar wa BBC da rasuwar Magajin Garin.

Ana sa ran za a yi janai’zar mamacin a ranar Asabar a birnin Sokoto.

Marigayin ya kasance ɗa ga Aishatu Ahmadu Bello, wadda ƴa ce ga Sardauna Ahmadu Bello.

Alhaji Hassan Marafa ne Magajin Garin Sokoto na 13 kuma an naɗa shi ne a ranar 31 ga watan Oktoban 1997

Advertisement

Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *