Connect with us

News

ASUU za ta gana da gwamnatin tarayya

Published

on

1645438178382
Advertisements
ads

muhmmad muhmmad zahraddin

 

 

Shugabannin ƙungiyar jami’o’in Najeriya ASUU ana sa ran za su gana a yau litinin kafin gana da gwamnatin tarayya a cikin makon nan.

Advertisements
Advertisements

A makon da ya gabata ne ASUU ta sanar da tsunduma cikin yajin aikin gargaɗi na tsawon wata ɗaya saboda rashin cimma buƙatun da suka daɗe suna nema daga gwamnatin tarayya.

Advertisements

Rahotanni sun ce tuni majalisar zartarwar ƙungiyar ne za su tattauna a matsayin share fagen ganawarsu da wakilan gwamnatin tarayya.

Advertisements
Advertisements
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending