Connect with us

News

Birtaniya za ta tura ƙarin makamai zuwa Ukraine

Published

on

1645877351000
Spread the love

Daga Muhammad Muhammad zahradd

 

 

Gwamnatin Birtaniya ta ce da ita da ƙasashe 25 sun amince su samar da ƙarin agaji ga Ukraine.

Advertisement

Ministan dakarun Birtaniya James Heappey ne ya bayyana haka a hirar da rediyon BBC 4.

Ya ce suna da aiki da sauran ƙasashen kan yadda za a tabbatar da taimakon soji ya kai ga hannun Ukraine, sai dai ba yi ƙarin bayani ba.

Ya ce mai yiyuwa ne gwamnatin Kremlin ta kasance mai yin tunani kan tsayin turjiyar da Ukraine tare da amincewa da cewa akwai hatsarin da za ta iya fuskanta na ramuwa kan hare-haren da ake kai wa Ukraine.

Advertisement

Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *