Connect with us

News

Kwankwaso ya samu digirin-digirgir a Jami’ar India

Published

on

Advertisements
ads

Daga maryam bashir musa

 

 

 

Tsohon Gwamnan Kano, Rabi’u Musa Kwankwaso, ya kammala digirin-digirgir, wanda a ka fi sani da PhD, ko Dakta, a Jami’ar Sharda da ke India.

A jiya ne Kwankwaso, tsohon Sanata, ya wallafa a shafinsa na facebook, inda ya nuna godiya ga Allah bisa samun wannan nasara.

Advertisement

Bayanin da Kwankwason ya wallafa ya nuna cewa ya samu digirin ne a fannin fasahar ruwa.

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending