News
Kwankwaso ya sayi fom ɗin N30m don tsaya wa takarar shugaban ƙasa a NNPP
Daga kabiru basiru fulatan
Tsohon gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso ya biya naira miliyan 30 domin sayen fom na ‘yan takarar mukamin shugaban ƙasa a jiya Talata a ofishin jam’iyyar NNPP da ke Abuja.
Jaridar Vanguard ta ce shugaban jam’iyyar NNPP ta kasa, Farfesa Rufai Alkali tare da babban jami’in tsare-tsare Suleiman Hunkuyi ne suka tarbi tsohon sanatan.
Yayin da yake jawabi jim kadan bayan ya karbi fom din, ya ce jam’iyya mai mulkin Najeriya ta APC da babbar jam’iyyar adawa ta PDP ba su da sauran rawa da za su taka domin ‘yan Najeriya sun gwada su amma sun gaza.
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
