Connect with us

News

Buhari ya roƙi ‘yan Najeriya ‘kada ku ƙyale PDP ta mayar da Najeriya baya’.

Published

on

Daga khadija Abdullahi muhmd 

 

 

 

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya yi kira ga ‘yan Najeriya su tabbata ba su bar jam’iyyar adawa ta PDP “ta mayar da ƙasa baya ba”.

Ina Makomar Sha’aban Ibrahim Sharada A Siyasar Kano?

Advertisement

 

Da yake jawabi a wurin zaɓen ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyarsu ta APC, Buhari ya ce APC ta sauya Najeriya ta hanyar gudanar da ayyukan raya ƙasa.

 

“Wajibi ne mu zaɓi masu adalci ‘yan kishin ƙasa da ke da aƙidar haɗa kan ƙasarmu…don ciyar da ita gaba.

 

“Bai kamata mu ƙyale PDP ta mayar da Najeriya baya ba.”

Advertisement

 

Zuwa lokacin haɗa wannan rahoton PDP ba ta mayar da martani ba, wadda tuni ta zaɓi Atiku Abubakar a matsayin ɗan takararta na shugaban ƙasa a babban zaɓe na 2023.

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending