Connect with us

Politics

Tinubu ya zama Dan takarar shugabancin kasa a jam,iyyar Apc

Published

on

Daga Yasir sani Abdullahi

Yanzu yanzu aka ambaci tsohon gwamnan jahar Legos bolaji ahmad tinubu a matsayin zabebben Dan takarar shugabancin kasa a iam,iyyar Apc

Advertisement

Tinibun Wanda yake zama jigo a jam,iyyar ta Apc ya baiwa raguwar Yan takarkarun tazara Mai yawan gaske inda tinubun ya Sami kuri,a 1271

A iya cewa a farkon Yan takarar da suka fito takarar shugabancin sun Kai kimanin mutane 23 a in da wasu gwamnonin suka ruga janyewa ahmad tinubu cikin su kuwa harda gwamnan jahar jigawa Mai ci wato badaru abubukar

Advertisement

Sai Kuma ministan sufuri rotimi amechi da ke zama mutum na 2 Wanda yake biyewe bola ahmad tinubu da kuri,u 316

Sai Kuma mutum na Uku 3 Mai biyewa rotimi amechi wato mataimakin shugaban kasa parfesa yemi osibanjo da ya Sami kuri a 235

Advertisement

Mutum na hudu 4 shine shugaban majalisar dattawa senetar ahmad lawan da ya Sami kuri,u ,152

Mutum na biyar 5 shine gwamnan jahar kugin lokuja yahya bello da ya Sami kuri,u 47

Advertisement
  1. Bola ahmad tinibu na jam,iyyar Apc za a iya cewa ya bawa abo kanan takarar sa Tarazara Mai matukar yawa inda a cikin mutane 5 da muka lissafo muku duk idan za,a hade kuri,ar su bata Kai ta kuri,ar da ahmad tinibu ya samuba
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending