Connect with us

News

Mun kori malamai 2,357 ne saboda basu cancanta ba” Gwamnatin jihar Kaduna.

Published

on

Daga kabiru basiru fulatan 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Gwamnatin jihar kaduna ta bayyana cewa takori malamai 2,357 ne saboda saboda basu cancanta ba kuma sun fadi a jarabawar databyi masu.

Babu kasar da tafi Najeriya yawan yara maras zuwa makaranta, Bankin Duniya 

Advertisement

Alhahi Tijjani Abdullahi Shugaban kungiyar ilimin na Kaduna, kuma suruki ga Gov Nasuru El-Rufai yace a shekarar 2021 gwammatin jihar ta yiwa malamai 30,000 jarabawa.

Inda yace an kori malamai 2,192 na firamari hadda shugaban kungiyarsu ta NUT, Audu Amba saboda sunki zuwa rubuta jarabar.

Advertisement

Yayin da kuma aka kori 165 cikin 27,662 da suka rubuta jarabawar saboda basu cancanta ba.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending