Connect with us

Business

NNPC ta sace biliyan 10 na tallafin man fetur -Inji Majalisa

Published

on

Daga kabiru basiru fulatan 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Majalisar wakilai ta zargi kamfanin mai na kasa, NNPC da sace Biliyan 10 na tallafin man fetur

Jarumi Ali Nuhu Da Sauran Jarumai Sun Nuna Alhininsu Da Rasuwar Mustapha Waye

Advertisement

Dan hakane ma majalisar ta kafa wani kwamiti na musamman da zai yi bincike kan yanda aka kashe kudin tallafin man fetur tsakanin shekarar 2017 zuwa 2021.

 

Advertisement

Dan majalisa daga jihar Edo, Sergius Ogun ne ya gabatar da wannan kudiri a gaban majaliaar kuma ta amince dashi.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending