News
Uba Sani ya zaɓi Hadiza Balarabe a matsayin mataimakiya a takarar gwamnan Kaduna
Daga Khadija Abdullahi Mahmud
Ɗan takarar gwamnan Kaduna a ƙarƙashin Jam’iyyar APC Sanata Uba Sani ya ɗauki mataimakiyar gwamnan Kaduna ta yanzu wato Hadiza Sabuwa Balarabe a matsayin mataimakiya a takarar zaɓen 2023.
Sanata Sani ne ya bayyana haka a wani saƙo da ya wallafa a shafinsa na Facebook inda ya ce ya yi wannan zaɓe ne bayan ya tuntuɓi masu ruwa da tsaki na Jihar Kaduna.
Girgizar kasa ta hallaka mutum 42 a India
Sanata Uba Sani ya bayyana cewa Hadiza ta bayar da muhimmiyar gudunmawa a gwamnatin Malam Nasir El-Rufai wajen gudanar da ayyukan ababen more rayuwa da kuma gina rayuwar al’umma.
Sanata Uba Sani na Jam’iyyar APC zai kara ne da Isah Ashiru Kudan na Jam’iyyar PDP a zaɓen 2023 da ke tafe.
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
