News
Saudiyya Ta Kara Wa Najeriya Wa’adin Jigilar Aikin Hajji
Daga Khadija Abdullahi Mahmud
Gwamnatin Kasar Saudiyya ta kara wa Najeriya wa’adin kammala jigilar maniyyata domin gudanar da aikin Hajji a bana.
Wata sanarwa da Hukumar Aikin Hajji ta Kasa (NAHCON) ta fitar ranar Laraba, ta bayyana cewa kara wa’adin da Saudiyan ta yi zai ba da damar kwashe sauran maniyatan Najeriya da a baya ba ta samu kaiwa Kasa Mai Tsarki ba.
Karin bayani na tafe.
Advertisements
-
Opinion4 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News6 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
-
News2 days ago
Gwamna Abba Ya Ayyana Murtala Sule Garo A Matsayin Wanda Zai Yi Masa Takarar Mataimakin Gwamna A Zaɓen 2027
