Connect with us

News

Buhari zai kama hanyar zuwa Senegal

Published

on

Daga yasir sani Abdullah

 

Yau ne shugaban Najeriya Muhamadu Buhari zai kama hanyar zuwa Senegal, don halartar taron ƙungiyar samar da ci gaban ƙasa da ƙasa ta IDA

Advertisements
Advertisements

Shugaban zai bar Najeriya ne a dai-dai lokacin da ake samun ƙaruwar hare-hare a ƙasar, inda a ƙasa da awanni 24 aka kai hari gidan yarin Kuje da ke babban birnin kasar Abuja, aka kai wa tawagarsa hari a jihar Katsina, sannan kuma aka halaka mataimakin kwamishinan yan sanda na jihar

Advertisements
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending