Connect with us

Business

Shafin Twitter ya maka gwamnatin Indiya a gaban kotu

Published

on

Nerandra Modi

Daga yasir sani Abdullah 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Shafin Twitter, ya maka gwamnatin Indiya a gaban kotu bayan da aka ba shi umarnin cire wasu abubuwa da aka wallafa a dandalinsa.

Advertisement

 

Twitter ya bayyana bukatun gwamnatin kasar mai bin addinin Hindu a matsayin ko dai na son zuciya ko kuma rashin daidaito.

Advertisement

 

Gwamnatin Indiya ta ce dole ne duk kamfanonin sadarwar sada zumunta su bi dokokin cikin gida.

Advertisement

 

Dokar kamfanin fasahar dai ta ba wa kamfanin damar cire duk wasu bayanai da aka wallafa da ka iya haiar da barazana ga harkokin tsaron kasa.

Advertisement

 

Sai dai kuma masu fafutuka na sukar gwamnati kan toshe shafukan masu sukar ta.

Advertisement

 

Kamfanin dai na da kimanin masu amfani da shi miliyan ashirin da hudu a Indiya.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending