Connect with us

Business

Shafin Twitter ya maka gwamnatin Indiya a gaban kotu

Published

on

Nerandra Modi

Daga yasir sani Abdullah 

 

 

 

 

Shafin Twitter, ya maka gwamnatin Indiya a gaban kotu bayan da aka ba shi umarnin cire wasu abubuwa da aka wallafa a dandalinsa.

Advertisement

 

Twitter ya bayyana bukatun gwamnatin kasar mai bin addinin Hindu a matsayin ko dai na son zuciya ko kuma rashin daidaito.

 

Gwamnatin Indiya ta ce dole ne duk kamfanonin sadarwar sada zumunta su bi dokokin cikin gida.

 

Dokar kamfanin fasahar dai ta ba wa kamfanin damar cire duk wasu bayanai da aka wallafa da ka iya haiar da barazana ga harkokin tsaron kasa.

Advertisement

 

Sai dai kuma masu fafutuka na sukar gwamnati kan toshe shafukan masu sukar ta.

 

Kamfanin dai na da kimanin masu amfani da shi miliyan ashirin da hudu a Indiya.

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending