Connect with us

News

Kada a gajiya wajen yin addu’a don samun zaman lafiya-Hamisu Ibrahim chadari.

Published

on

Daga Maryam bashir musa 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Shugaban majalissar dokokin Kano Injiniya Chidari, yayi kira ga al’ummar jihar nan da kada su gajiya wajen yin addu’a ga Allah S.W.T don samun mafita kan matsalar tsaron da kasar nan ke fuskanta.

Southampton Ta Sayi Dan Wasan Najeriya Joe Aribo

Advertisement

Shugaban majalisar dokokin ya bayyana hakane a sakonsa na barka da sallah ga al’ummar jihar Kano wanda daraktan yada labarai na majalisar dokokin Kano Uba Abdullahi ya fitar Lahadin nan.

 

Advertisement

Injiniya Hamisu Ibrahim Chidari, ya yabawa jami’an tsaron kasar nan bisa kokarin da suke don tabbatar da doka da Oda a cikin kasar nan.

 

Advertisement

Ya kuma bayyana yin biyayya ga dokokin addinin musulunci amatsayin hanyar cigaban al’umma.

 

Advertisement

Yace biyayya ga koyarwar addinin musulunci ce hanya mai sauki ta samun cigaba.

 

Advertisement

Ya yabawa jami’an tsaron kasar nan bisa kokarin da suke don tabbatar da doka da Oda.

 

Advertisement

Shugaban majalisar ya kuma mika sakon barka da salla ga gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje, da matemakinsa da mambobin majalisar zartaswa dana dokoki.

 

Advertisement

Haka zalika Injiniya Hamisu Ibrahim Chidari, ya kuma yi fatan alheri ga sarkin Kano da Bichi da Gaya da Karaye da Rano bisa bukukuwan sallah.

 

Advertisement

Shugaban majalisar dokokin ta Kano Injiniya Hamisu Ibrahim Chidari, ya kuma yi fatan alheri ga al’ummar Makoda da Dambatta bisa goyan bayan da suke bashi, inda ya basu tabbacin rubanya kokarin sa a majalisar wakilai ta tarayya.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending