Connect with us

News

Babu gadon dana barwa yara na idan na sauka daga mulki sai ingataccen ilimi,  -cewar Shugaba Buhari

Published

on

Muhammadu Buhari

Daga khadija Abdullahi  muhmd 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Sbugaban kasar Najeriya, Muhammadu Buhari ya bayyana cewa babu gadon ya barwa iyalansa musamman yaransa idan ya bar mulki.

 

Advertisement

Muhammadu Buharin ya bayyana hakan ne yayin da yake shirin barin ofisin shugaban kasa nan da watan Mayu na shekarar 2023.

Kiristocin Nijeriya su dena tada hankalinsu kan zaɓen Musulmai su yiwa APC takara — Adamu

Advertisement

Inda yace ingataccen Ilimi kadai ya barwa yaran nasa su gada domin shine abu mafi muhimmanci da suka fi bukata.

 

Advertisement

Shugaban ya bayyana hakan ne kan yajin aikin da ASUU keyi wanda ya cewa abin ya isa hakan su bar yara su dawo makaranta, amma ASUU tace ai shine dalilin daya sa suke yakin aikin.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending