News
Babu gadon dana barwa yara na idan na sauka daga mulki sai ingataccen ilimi, -cewar Shugaba Buhari
Daga khadija Abdullahi muhmd
Sbugaban kasar Najeriya, Muhammadu Buhari ya bayyana cewa babu gadon ya barwa iyalansa musamman yaransa idan ya bar mulki.
Muhammadu Buharin ya bayyana hakan ne yayin da yake shirin barin ofisin shugaban kasa nan da watan Mayu na shekarar 2023.
Kiristocin Nijeriya su dena tada hankalinsu kan zaɓen Musulmai su yiwa APC takara — Adamu
Inda yace ingataccen Ilimi kadai ya barwa yaran nasa su gada domin shine abu mafi muhimmanci da suka fi bukata.
Shugaban ya bayyana hakan ne kan yajin aikin da ASUU keyi wanda ya cewa abin ya isa hakan su bar yara su dawo makaranta, amma ASUU tace ai shine dalilin daya sa suke yakin aikin.
-
Opinion7 days ago
Ayyuka, Bin Diddigi, Biyan Kudi, Sakamako: Dabarun Kano Da Suka Zarce Jihohi 35
-
Opinion7 days ago
Tiriliyan ₦210 na Karya: Yadda Bala Wunti Ya Warware Dukkan Rudanin da Ya Mamaye Zaman Majalisar Dattawa Kan Asusun NNPC
-
News5 days ago
Likitan El-Rufai Ya Shiga Matsala Kan Zargin Bayar Da Rahoton Jinya Na Bogi
