Connect with us

News

An gurfanar da mutum 82 da zargin fyade a Afrika ta Kudu

Published

on

DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Wasu mutum 82 zasu gurfana gaban kotu a Afirka ta Kudu ranar Litinin a kan zargin haƙar ma’adinai ba bisa ƙa’ida ba, da yunƙurin kisan kai, da mallakar abubuwan fashewa, da kuma wasu laifukan da suka saɓawa dokokin shige da fice.

Advertisement

 

Ƴan sanda sun ce wadanda ake zargin basu rasa alaka da zargin aikata fyaɗen taron dangin da a ka yi wa wasu mata takwas a lokacin da suke daukar bidiyon wata waka.

Advertisement

 

Lamarin ya faru ne ranar alhamis a Krugersdrop, da ke yammacin Johannesburg.

Advertisement

Ana zargin ‘yan-sintiri da kashe malamin makarantar allo a Jihar Kano

Hukumomi sun ce matan da aka yi wa fyaden yan shekaru 19 ne zuwa 37.

Advertisement

 

Ɗaya daga cikin waɗanɗa abin ya shafa ta gaya wa wata jarida cewa, mutanen sun zo rataye da barguna da takunkumi a fuska, sannan suka tunkare su suna harba bindiga a sama.

Advertisement

 

Ta kara da cewa wani tsoho daga cikin wadanda ake zargin ya bai wa matasan da su yi musu fyaɗe sannan su yi musu sata.

Advertisement

 

Lamarin ya sa al’ummar Afirka ta Kudu sun kadu, inda wasu suka nanata kiraye-kirayen yin amfani da sinadarin kashe sha’awa ga wadanda aka kama da laifin aikata fyade.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending