Connect with us

Entertainment

Fitaccen Daraktan Nollywood, Niyi Bandele, Ya Rasu

Published

on

DAGA KHADIJA ABDULLAHI MAHMUD 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Niyi Bandele, daya daga cikin fitattun daraktocin fina-finan masana’antar Kudancin Najeriya ta Nollywood, ya rasu.

Advertisement

 

Daraktan ya rasu ne a ranar Litinin yana dan shekara 54 a duniya, a wata sanarwa da ‘yarsa Temi Bandele ta fitar.

Advertisement

 

Har ila yau, EFCC ta sake bankado maboyar yan Yahoo, ta kama mutum 18 a Lokoja

Advertisement

Tauraron marigayin ya haska ne a lokacin da ya bayar da umarnin fim din littafin Chimamanda Adichie mai suna ‘Half of a Yellow Sun’ a shekarar 2013.

 

Advertisement

Amma kafin nan, ya yi wasu fina-finan da yawa, kamar su ‘Fifity’ wanda ke nuna rayuwar matan Africa a wannan zamani, wanda aka nuna a bikin baje kolin fina-finai na birnin Landan a shekarar 2015.

 

Advertisement

Wasu karin fina-finan da ya yi sun hada da ‘Blood Sisters’ mai dogon zango da ya yi wa kamfanin Netfilx.

 

Advertisement

‘Yan uwa da abokansa na kusa, da kuma sauran wadanda suka yi aiki tare tuni suka fara juyayin rashinsa.

 

Advertisement

Suna haka ne ta aika sakonnin ta’aziyya da kuma irin kewa da suke yi na rashinsa da kuma yabon halayensa, musamman a shafukan sada zumunta.

 

Advertisement

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending