Connect with us

News

Dubban ƴan Kwankwasiyya sun tarbi Kwankwaso domin buɗe ofishin NNPP a Kano

Published

on

Yan kwankwasiyya

DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN

 

 

 

 

 

Advertisement

 

 

 

 

 

 

Advertisement

Dubban ƴan Kwankwasiyya ne su ka yi dafifi domin tarbar da kuma gane wa idonsu buɗe ofishin jam’iyyar adawa ta NNPP da ɗan takarar ta na shugabancin ƙasa, Rabi’u Musa Kwankwaso zai yi a jihar Kano a yau Lahadi.

TSARO: Gwamnatin Neja Ta Rufe Makarantun Firamare Da Sakandare

INDARANKA ta jiyo cewa yanzu haka magoya baya sun dafifi su na tsimayen tsohon gwamnan Kano kuma jagoran NNPP domin buɗe ofishin a unguwar Sharada da ke birnin Kano.

Wannan jarida ta jiyo cewa tuni dai gurin ya rincaɓe da magoya baya, babu masakar tsinke, inda hakan ya haifar da cunkoson ababen-hawa a yankin da ma titunan da su kai haɗaka da Sharada.

Ƙarin bayani na nan tafe…

 

 

Advertisement

 

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending