Connect with us

News

INEC ta saka ranar gudanar da zaɓuka a jihohin Bayelsa, da Imo, da Kogi

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

Advertisement

 

Hukumar zaɓe mai zaman kanta a Najeriya ta tsayar da ranar 11 ga watan Nuwamban 2023, domin gudanar da zabukan gwamna a jihohin Bayelsa, da Imo da kuma jihar Kogi

Advertisement

 

Babban kwamishina a hukumar, kuma shugaban kwamitin bayar da bayanai da ilimantarwa na hukumar zaɓen Festus Okoye ne ya bayyana haka ranar Talata a Abuja babban birnin kasar.

Advertisement

NDLEA ta kama mutum 192 da ake zargi da safarar kwaya

Ya ce hukumar zaɓen ta cimma wannan matsaya ne a taronta na mako-mako da ta gudanar ranar Talata.

Advertisement

 

Mista Okoye ya ƙara da cewa za a gudanar da zaɓukan fitar da gwani a jihohin uku daga ranar 27 ga watan Maris zuwa ranar 17 ga watan Afrilun 2023.

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending