Connect with us

News

NDLEA ta kama mutum 192 da ake zargi da safarar kwaya

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

 

Hukumar hana sha da safarar miyagun kwayoyi a Najeriya – NDLEA ta kama wasu mutane 192 da ake zargi da safarar kwayoyi tsakanin watan Janairu zuwa Satumba a jihar Ebonyi.

 

Hukumar ta kwace kwaya da ta kai kilogiram 113 a jihar, kamar yadda kwamandan hukumar Iyke Uche ya shaida wa kamfanin dillancin labarai na NAN.

Advertisement

Qatar na nuna rashin jin dadi kan maganar ‘yan ci rani

“Mun yi wannan kamen ne a wurare daban-daban a cikin jihar,” in ji Uche.

 

A bangaren safarar kwayoyi a jihar, babban kwamandan ya ce ba a fiye kasuwancin kwayoyi a jihar ba, kawai dai tana da masu ta’ammali da ita ne da yawa.

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending