Connect with us

News

Ya Kamata A Ayyana Dokar Ta-Baci A Fannin Lafiyar Najeriya —Likitoci

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Kungiyar Likitoci ta Najeriya (NMA) ta ce akwai bukatar Gwamnatin Tarayya ta ayyana dokar ta-baci a fannin lafiyar kasar.

 

Advertisement

NMA ta ce bukatar ayyana dokar ta taso ne duba da yadda wasu cututtuka, ciki har da zazzabin lasa da COVID-19 da sauransu ke ci gaba da yi wa lafiyar ’yan kasa barazana.

 

Advertisement

ECOWAS Ta Bukuci A Gudanar Da Sahihin Zaben 2023 A Najeriya 

Shugaban NMA na kasa, Dokta Omosehin Adeyemi-Osowe, ya ce, don haka ya ce, “Muna kira ga gwamnatocinmu da su hanzarta ayyana dokar ta-baci a fannin lafiyar Najeriya da daukar matakan da suka dace don amfani ‘yan kasa.”

Advertisement

 

Likitan ya yi kiran ne yana mai nuna damuwarsa kan yadda kwararrun likitocin Najeriya suke yin kaura zuwa ketare da aiki.

Advertisement

 

Ya ce a halin da ake ciki, baya ga kasashen Indiya da Pakistan, Najeriya ce kan gaba wajen yawan likitoci masu aiki a kasar Birtaniya.

Advertisement

 

Ya bayyana haka yayin da yake yi wa manema labarai jawabi a wajen wani taro a Akure, Jihar Ondo.

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

AMINIYA

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending