Connect with us

News

Buhari zai yi taron gaggawa da hafsoshin tsaron ƙasar

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari zai yi taro da manyan hafsoshin tsaron ƙasar, ranar Litinin domin sake duba halin da tsaron ƙasar ke ciki.

Advertisements
Advertisements

A wata sanarwa da babban mataimaki na musamman ga shugaban kasar kan kafafen yada labarai Malam Garba shehu ya fitar, ya ce a yayin ganawar shugaban ƙasar zai saurari bayanai daga manyan hafsoshin tsaron, tare da ƙara ƙaimi a fannonin da ke buƙatar kulawa.

Advertisements

Rahama Sadau Ta Zama Gwarzuwar Finafinai Ta Afirka

Advertisements
Advertisements

A ‘yan kwanakin nan ne dai Ofisoshin jakadancin Amurka da na Birtaniya a Najeriya suka fitar da jerin gargaɗin cewa akwai barazanar kai hare-hare a wasu sasan ƙasar, har ma da Abuja.

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending