Connect with us

News

Shawara ta kama ‘yan Najeriya sama da 1,600, in ji NCDC

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Hukumar daƙile cututtuka masu yaɗuwa ta NCDC ta ce mutum 1,601 aka bada rahoton sun kamu da ciwon shawara a kananan hukumomi 463 da ke jihohi 36 na Najeriya da babban birnin kasar, Abuja.

Advertisement

 

An samu wannan adadi ne tsakanin 1 ga watan Janairu zuwa 30 ga watan Satumban 2022.

Advertisement

Sudan na iya darewa’~Abdelaziz al-Hilu

A cewar rahoton, an kuma samu mutuwar mutum 15 cikin wannan adadi a jihohi 10 da ke Najeriya.

Advertisement

 

Shawara cuta ce da ake yadata ta hanyar rashi tsafta da kuma cizon sauro.

Advertisement

 

Alamominta sun hada da zazzabi mai tsanani da ciwon gabobbi da amai da gudawa.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending