Connect with us

News

Kotu ta tabbatar da aishatu binani a matsayin halattacciyar Yar takarar APC

Published

on

Aishatu binani

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI

 

Advertisement

 

Kotun Daukaka Kara ta tabbatar da Aishatu Dahiru Binani a matsayin  halattacciyar ’yar takarar gwamnan Jihar Adamawa ta Jami’iyyar APC

Advertisement

 

Gbajabiamila yayi tir da masu sukar bada bashin kudi ga dalibai.

Advertisement

 

 

Advertisement

Aminiya ta rawaito cewa Kotun da ke zamanta a Yola ta jingine hukuncin Babbar Kotun Tarayya da ta soke zaben dan takarar gwamnan Jam’iyyar APC da Binani ta lashe.

Ta kuma umarci Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta sanya sunan Sanata Binani a jerin ’yan takarar gwamnan Jihar Adamawa a zaben 2023.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending