Connect with us

News

Ƴan fashi sun kutsa coci daidai lokacin da ake ibada

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Ƴan fashi sun kutsa wani coci da ke birnin Johannesburg na Afirka ta kudu tare da yi wa masu ibada sata.

Advertisement

 

Ƴan fashin sun dakatar da huɗubar da ke gudana, sannan suka bi layi-layi suna karɓar kuɗi da kaya a hannun mutanen da ke cikin cocin, wadda ke a tsakiyar birnin.

Advertisement

Matasa Masu Fashi Da Bindigar Roba Sun Shiga Hannu

Kyamarar tsaro ta cikin mujami’ar ta ɗauki lokacin da ƴan fashin suka dakatar da huɗuba.

 

Advertisement

Daga baya, cocin ya wallafa wani saƙo a ranar Lahadi, inda ya jajanta wa mutanen da abin ya rutsa da su, sannan ya buƙace su da su halarci wani zaman bayar da shawarwari da cocin ya shirya.

 

Advertisement

Kwamandan ƴan sandan na yankin ya yi Allah-wadai da lamarin, ya kuma shaida wa manema labaru cewar za a kamo waɗanda ake zargi.

 

Advertisement

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending