Connect with us

News

Ƴan bindiga sun sace mai yi wa ƙasa hidima a Abuja

Published

on

DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Ƴan bindiga sun kashe wata mata tare da yi awon-gaba da wata mai yi waƙasa hidima, da kuma wasu mutunen a unguwar Kubwa da ke Abuja, babban birnin tarayyar Najeriya.

Advertisement

 

Lamarin ya faru ne a ranar Talata sa’ilin da ƴan bindigan suka kai hari tare da kwashe matasan takwas.

Advertisement

Fitaccen Mawaki D’banj Ya Shiga Hannun ICPC

 

Bayanai sun ƙara da cewa mutane da dama sun tarwatse a lokacin da aka kai harin.

Advertisement

 

Wani shaida ya faɗa wa jaridar Punch cewa da farko mutum goma ne ƴan bindigan suka kwasa, sai dai biyu daga cikinsu sun tsere a lokacin da ake tafiya da su cikin daji.

Advertisement

 

Ya ƙara da cewa ƴan bindigan sun rinƙa yin harbi a daidai lokacin da suka isa domin tsorata mazauna yankin.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending