Connect with us

News

Yan bindiga sun sace iyalan ɗan majalisa a Jihar Zamfara

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

‘Yan bindiga sun sace iyalan wani ɗan Majalisar Ddokokin Jihar Zamfara a garin Jangebe da ke jihar.

 

Advertisement

‘Yan bindgar da ake zaton masu garkuwa da mutane ne domin karɓar kuɗin fansa sun dirar wa gidan Honorabul Aminu Yusuf Ardo ne jiya Alhamis da dare, inda suka sace matarsa da duka ya’yansu hudu ƙanana.

INEC za ta sauya wa rumfunan zaɓe 357 waje a Katsina sabo da rashin tsaro

Sun kuma sace wasu maƙwabtan dan siyasar, kamar yadda wani mazaunin unguwar da gidan ɗan majalisar yake ya shaida wa BBC.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending