Connect with us

News

Ilimi kyauta kuma dole ya haifar da cinkoson dalibai a Kano – SUBEB

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Hukumar ilimin bai daya ta jihar Kano SUBEB ta ce, shirin bada ilimi kyauta kuma dole ya haifar da cinkoson dalibai a makarantun Firamare a Kano.

Advertisement

 

Shugaban hukumar Dakta Danlami Hayyo ne ya bayyana hakan a zantawarsa da Freedom Radio.

Advertisement

 

Tsarin taƙaita cirar kuɗi na CBN zai magance maguɗin zaɓe — Sarki Sanusi

 

Advertisement

Dakta Danlami Hayyo ya kuma ce, batun korafin da wasu malamai suke yi na rashin yi musu karin albashi yana da alaka da rashin basu takardar karin girma a rubuce.

 

Advertisement

Da yake batu kan shagunan da ake ginawa a jikin makarantu’ Danlami Hayyo ya ce “Da zan samu ikon zama gwamna na yini daya a Kano da duk sai na rushe shagunan da aka gina a jikin makarantun”.

 

Advertisement

Wannan dai na zuwa ne yayin da ilimin Firamare ke ci gaba da fuskantar kalubale.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending