Connect with us

Entertainment

Wandon Mawaki Asake Ya Barke Yana Tsaka Da Rawa A Kan Dandamali

Published

on

Spread the love

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

Fitaccen mawakin Najeriya, Ahmad Ololade, wanda aka fi sani da Asake, ya yage yana tsaka da waka kan dandali a London.

 

Advertisement

Lamarin ya auku ne yayin da mawakin yake rera wakar ‘Loaded’ da suka yi tare da fitacciyar mawakiyar Najeriya Tiwa Savage, inda ya cilla kafarsa a wani salon rawa, kuma hakan ya sa wandonsa take ya yage har farin dan kamfansa ya bayyana.

 

Asusun lamuni na duniya zai bai wa Ghana taimakon dala biliyan uku

Daga nan ne cikin jin kunya ya ci gaba da rawa yana ja baya, har ya bar dandalin.

 

Advertisement

Tuni dai bidiyon ya gama karade kafafen sada zumunta, inda wasu suka fara sanya bidiyon kwaikwayonsa, ta hanyar yaga wandunansu, da sanya farin dan kamfai a ciki.

 

 

Advertisement

Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *