Sports
Dole sai an hana ‘yan Afirka wakiltan wasu ƙasashe sannan su lashe gasar cin kofin duniya’ inji Jose Mourinho’
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN
Jose Mourinho yace ‘innason duniya ta fahimci cewa yankin Afirka daya ne kamar sauran sassan duniya,suna da kwarin gwiwar lashe dukkan wasanni, matsalar itace duk sun warwatsu a sassan duniya suna wakiltar wasu kasashen a maimakon asalin su,
Sojojin Najeriya sun ceto ‘yan China bakwai daga hannun ‘yan fashi
Eh duk da nasan cewa ba nine ya kamata nayi magana ba, amma ya kamata hukumar kwallon kafa ta duniya FIFA tayi adalci ta hana kasashe baiwa ‘yan wasa damar wakiltar, wanda haka zai maida gasar cin kofin duniya ta kara armashi da gogayya “inji Jose Mourinho.
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
