Connect with us

News

Ɗalibin jami’a ya rataye kansa a Ondo

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Wani ɗalibin jami’ar Fasaha ta tarayya da ke Akure a jihar Ondo da ke kudu maso yammacin Najeriya ya rataye kansa a ɗakinsa.

Advertisement

 

Rahotonni sun ce ɗalibin na aji uku a jami’ar inda yake karantar fannin fasahar zane-zanen kayayyaki.

Advertisement

Gwamnatin Kano Ta Tabbatar Da Bullar Cutar Diphtheria A Kananan Hukumomi 13.

Jaridar Punch a Najeriya ta ambato wata majiya na cewa abokan marigayin ne suka fara gano gawarsa, bayan da suke je ɗakin suka tarar da shi a kulle, suka yi magana suka ji shiru daga nan suka yanke shawarar karya ƙofar, inda suka same shi a rataye ya mutu.

 

Advertisement

Mai magana da yawun run dunar ‘yan sandan jihar Misis Funmilayo Odunlami ta tabbatar da faruwar lamarin.

 

Advertisement

Ta ƙara da cewa tuni aka kai gawar ɗakin ajiye gawarwaki tare da kuma ƙaddamar da bincike domin gano abin da ya janyo ɗalibin ya rataye kansa.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending