Connect with us

News

Breaking news: INEC ta kara wa’adin karbar katunan zabe

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

 

Advertisement

 

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta kara wa’adin karbar katunan zabe na dindindin (PVCs) zuwa ranar 5 ga Fabrairu, 2023.

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta tsayar da ranar 31 ga watan Janairu a matsayin wa’adin tattara katinan zabe amma kwamishinan zabe na kasa Festus Okoye ya ce an kara wa’adin ne domin baiwa ‘yan Najeriya karin lokacin karbar katinan su.

Advertisement

 

Channel

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending