Tsohon Ministan Sufuri, Rotimi Amaechi, ya zargi wata ƙungiya mai ƙarfi a cikin gwamnatin tsohon Shugaba Muhammadu Buhari da hana aiwatar da sauye-sauyen tsarin zaɓe. A...
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta bayyana ranar 16 ga watan Agusta, 2025 a matsayin ranar da za a gudanar da zabukan cike...
Tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai, ya caccaki gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu, yana mai cewa mafi yawan ’yan Najeriya ba su gamsu da...
Tsohon shugaban hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta (INEC) kuma shugaban hukumar gudanarwa na Jami’ar Usmanu Danfodiyo, Sakkwato, Farfesa Attahiru Jega, ya bayyana matukar damuwa...
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar Labour Party (LP) a zaɓen 2023, Mista Peter Obi, ya bayyana damuwarsa kan halin da ƙasar Najeriya ke ciki,...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN A yau Laraba, Shugaban Kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya nemi amincewar Majalisar Dattawa domin korar wasu kwamishinonin zabe (RECs) na jihohin...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Ƙudirin da zai yi wa kundin tsarin mulkin Najeriya kwaskwarima domin bai wa ƴan ƙasar mazauna ƙasashen waje damar kaɗa ƙuri’a a...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Shugaban Hukumar Zabe mai zaman kanta ta Jihar Kano KANSIEC, farfesa Sani Lawan Manunfashi ya ce sai nan da shekaru 50 yake...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Jihar Katsina (KATSIEC) ta saka ranar 15 ga watan Fabrairu, 2025 a matsayin ranar gudanar...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN Jami’an tsaron kasar Senegal sun tarwatsa cincirindon jama’a da suka taru a Dakar babban birnin kasar a jiya Lahadi domin nuna adawa...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI An tanadi jami’an tsaro a dukkan rumfunan zabe da ke gudanar da zaben ‘yan majalisar dokokin jihar Kano da ke ci gaba...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Jam’iyyar APC ta lashe zabukan shugabannin kananan hukumomi da kansiloli 312 a daukacin kananan hukumomi 27 na jihar Borno. Wannan dai...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Gwamna Dauda Lawal na jihar Zamfara ya bayyana hukuncin kotun ɗaukaka kara a matsayin koma baya na wucin gadi. A ranar Alhamis...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI An cafke dan takarar gwamna na jam’iyyar AA a zaben gwamna da ke gudana a jihar Kogi, Olayinka Braimoh Kame dan...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI A wani yunkuri na dakile katsalandan siyasa a bangaren shari’a, shugabar kotun daukaka kara, Mai Shari’a Monica Dongban-Mensem, ta mayar da...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Sanatan Adamawa ta Arewa da kotu ta sauke shi daga kan kujerarsa, Elisha Abbo, Ya zargi shugaban majalisar dattawa Sanata Godswill...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Jagoran Alkalan Kotun sauraron kararrakin zaben Gwamnan Jihar Nasarawa, Justice Ezikel Ajayi, ya bayyana cewa, bayanan da na’urar zabe ta BVAS...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Kotun sauraron kararrakin zaɓen gwamnan jihar Kaduna ta fara sanar da hukunci ta manhajar Zoom. Tun farko an kafa majigi da...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI. Jam’iyyar APC reshen jihar Kano tayi kira ga mambobinta da su tashi tsaye domin kare dimokradiyya da bangaren shari’a yayinda Jam’iyyar NNPP...
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta ce Kwamishinan Zaben Jihar Adamawa, Hudu Yunus Ari, ya yi layar zana tun bayan da ya sanar...