Connect with us

News

NDLEA ta kama hodar ibilis da ake shirin shiga Turai da ita

Published

on

DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Jami’an Hukumar Hana Sha Da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi na Najeriya sun kama hodar ibilis da wasu muggan ƙwayoyi masu yawa da aka yi niyya shigar da su Turai a filin jirgin saman Murtala Muhammed da ke birnin Legas.

 

Advertisement

A wata sanarwa da hukumar ta fitar ranar Lahadi ta ce ta ƙwace kilogiram 75.75kgs na tabar wiwi da aka shigar da ita ƙasar a ɓoye cikin kwantaina daga Canada.

Mutum uku sun mutu bayan faduwar gini

Sanarwar ta ƙara da cewa jami’an hukumar sun kama wata mace mai ciki, da wani malamin makaranta, tare da ƙwace tan biyu na muggan ƙwayoyin a jihohin takwas da ke ƙasar.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending