Connect with us

News

Yan bindiga sun sace babban Dan kasuwa a Kano 

Published

on

DAGA ABDULRASHEED MUHAMMAD RABIU 

 

Advertisement

 

Ƴan Bindiga ɗauke da manya manyan makamai sun kai hari a Garin Kachako na ƙaramar hukumar Takai da ke Kano inda suka ɗauke wani Babban Dan kasuwar garin Alhaji Sabo Mai Goro.

Advertisement

NDLEA ta kama hodar ibilis da ake shirin shiga Turai da ita

Liberty radio Kano ta rawaito cewa Sai dai matasan garin da mafarauta da jami’an ƴan sanda sun bi sawunsu kasancewar a ƙafa suka gudu da shi suna harbe-harbe.

 

Advertisement

Bayan kai komo Ƴan Bindigar sun saki ɗan Kasuwar a hanya.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending