Connect with us

News

Akwai Fargabar Rasa Rayuka Yayin Da  Rikici Ya Kaure Tsakanin APC da NNPP a Kano 

Published

on

 

 

Advertisement

Ana zargin an kashe mutane tare da kona motoci tara a karamar hukumar Tudun Wada bayan da wani rikici ya kaure tsakanin magoya bayan jam’iyar APC da jam’iyar NNPP .

 

Advertisement

Tun da fari dai anyi zargin cewa magoya bayan NNPP ne suka shirya taron siyasa a ranar Lahadi inda kuma rikici ya kaure tsakanin su dana APC.

Yanzu yanzu: Bashir I. Bashir na jam’iyyar LP ya koma APC

An kuma cigaba da zaman dardar yayin da jami’an tsaro ke kwantar da tarzoma a yankin.

Advertisement

 

Ko a ranar Alhamis ma dai irin wannan rikici ya kaure a unguwar Kutama, a karamar hukumar Gwarzo wanda akayi zargin cewa an kashe mutum daya tare da raunata mutane da dama.

Advertisement

 

Premier radio ta rawaito cewa An kuma kone daya daga cikin gidajen shugaban karamar hukumar ta Gwarzo kurmus.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending